ASALIN HAUSA
Maguz.
Shikuma maguz yashahara wajen kasuwanci, kere-kere, da kuma yake-yake. Shiyasa kabilar yankin yammacin kogi wanda akekira (Red sea) a yanzu, suka hada kai suka koroshi da mabiyansa har izuwa inda gabar kogin lake-chard wanda ake kira
(chadi) yake a yanzu.
Tafiya tai nisa sai suka rarrabu, wasu sukashiga chadi, wasu kuma suka shiga niger tayammacin arewa, yayin da wasu kuma suka kutsa yankin Nigeria ta arewa.
Masu wannan ra'ayi, sun tafi akan cewa Hausa tasamoasaline daga (habasha), a lokacin hausa bata da suna kawai dai ana kiranta da 'Ma..gu..za..',sakamakon sunan shugaban kabilar ta
Maguz.
Shikuma maguz yashahara wajen kasuwanci, kere-kere, da kuma yake-yake. Shiyasa kabilar yankin yammacin kogi wanda akekira (Red sea) a yanzu, suka hada kai suka koroshi da mabiyansa har izuwa inda gabar kogin lake-chard wanda ake kira
(chadi) yake a yanzu.
Tafiya tai nisa sai suka rarrabu, wasu sukashiga chadi, wasu kuma suka shiga niger tayammacin arewa, yayin da wasu kuma suka kutsa yankin Nigeria ta arewa.
No comments:
Post a Comment